Posts

100 lessons from Qur'an.

Image

Why Is the City of Jerusalem Important in Islam?.

Image
Why Is the City of Jerusalem Important in Islam? In Arabic, Jerusalum is called "Al-Quds"—the Noble, Sacred Place. Jerusalem is perhaps the only city in the world that is considered historically and spiritually significant to Jews, Christians, and Muslims alike. The is known in Arabic as Al-Quds or Baitul-Maqdis ("The Noble, Sacred Place"), and the importance of the city to Muslims comes as a surprise to some Christians and Jews. Center of Monotheism It should be remembered that Judaism, Christianity, and Islam all spring from a common source. All are religions of — the belief that there is one God, and one God only. All three religions share a reverence for many of the same prophets responsible for first teaching the Oneness of God in the area around Jerusalem, including Abraham, Moses, David, Solomon, and — peace be upon them all. The reverence these religions share for Jerusalem is evidence of this shared background. First Qiblah for Muslims For Musli...

KYAWAWAN NASIHOHI 42 GA DAN'UWANA MUSULMI.

Image
1. Idan za ka nemi aure , ka nemi mace mai addini, kada ka biye wa kyau, dukiya. Haƙiƙa kyawu da dukiya za su ƙare, amma idan ka auri mai addini za ka yi rayuwa mai daɗi da ita, kuma abar birgewa ga mai kallo. 2. Ina gargaɗin ka a kan auren kyakkyawar mace wace ta fito daga mummunan gida. 3. Duniya jin daɗi ce, mafi alherin jin daɗinta mace ta gari. Wannan ya sa idan Allah ya ba wa mutum mace ta gari ya yi bankwana da rigima, damuwa, ƙunci da yawan mantuwa , domin kuwa idan mutum ya auri mace ƴar bala'i za ta rikitar da shi ta riƙa sanya shi yin ƙabali da ba'adi a cikin sallarsa. Kuma koda yaushe zai kasance cikin tunani da jin tsoron abin da zai biyo baya a duk lokacin da ya shiga gidansa. 4. Kada ka kula yarinyar mutane inba aurar ta za ka yi ba. Ka ji tsoron Allah ka daina hure wa ƴaƴan mutane kunne kana aikata alfasha da su. Shin za ka so a yi wa ƴarka ko wata ƴar uwarka irin abin da kake yi wa ƴaƴan wasu na rashin ɗa'a, ko dai ƴaƴanka da ƴan uwanka sun fi n...

Top 10 Nigeria Heroes.

Image
A line in the Nigerian national anthem says “the labour of our heroes past shall never be in vain.” This can only be achieved if these Nigerian heroes do not go into extinction in the hearts of Nigerians who sing/sang the anthem every morning at the assembly ground, government functions or similar occasions of national importance. Nigeria has had a couple of patriotic citizens who made significant impacts in the development of the country, and it will only be fair if they are honored even in their absence. Below is a list of ten Nigerians whose name cannot be erased from the sand of Nigerian history. Nigerian Heroes You Shouldn’t Forget 1. Sir Ahmadu Bello June 1910 – January 1966 Sir Ahmadu Bello, KBE was born in Rabbah Sokoto and is one of the most prominent early leaders in Nigeria. He was the Sardauna of Sokoto and a leader of the Northern People’s Congress where he dominated Nigerian politics throughout the First Nigerian Republic. Sir Ahmadu Bello fought actively in the independe...

Kalaman soyayya 💕💕

Image
Yarda da amincewarki gareni, sune zasu tabbatar da soyayyarki tagaskiya a gareni! Farin ciki baya dorewa a rayuwa sai tare da bakin ciki, dan haka kowane hali nike bazan ta6a mantawa dake ba masoyiyata! Nakan raba dare ina mai roqon Allah don neman biyan buqata, ko kinsan kece abu na farko da nike roqo samu! Yanayin sanyi kan sa mutum ya takura, tare da lullu6a da qaton mayafi amma ni duk sanyin da ake idan na tunaki sai naji tamkar yanayin zafi! Kamar yadda kowacce bishiya kanyi rassa a sama, kuma tayi saiwa a qasa, haka sonki ya mamaye dukkan jikina, idan na kalleki sai nayi farin ciki, idan naji tattausan muryarki, sai nishadi da walwala tare da annashuwa gami da farin ciki su mamaye zuciyata! Abun da na ke ji a dangane da ke gaskiya ne kema na san kin san da haka cewa ina son ki, a duk lokacin da kika bar ni ba zan iya motsawa ko da nan da can ba, wannan shi ne abun da zai faru da ni a duk lokacin da na rasa ki. SO tamkar wata sarkar zinari ce da ta d’aure zuciyoyin mu ...

Mr Putin yayi gaskiya

Image

THE BEST MAN OF THE WORLD

Image
Prophet Muhammad the greatest man(ﷺ) was born in Saudi Arabia in the city of  Makkah   about 1400 years ago.Since then the world has not seen the likes of Him in every regard and the study of human history shows that there have been none better than Him before Him as well. The key factor that brings reverence and respect to Prophet in both Islamic and non-Islamic circles is His character. He was the best in character and He also said about in one of His hadiths in the following way: ❝God has sent me to perfect good manners and to do good deeds.❞ [Bukhari] The lines below discuss some major character traits of the Prophet that every Muslim should spread as much as possible. Quran 🔺  1• All For The Sake Of Allah: Prophet Muhammad (Peace be upon him) as selfless as a person could be in life. He lived everyday of His life for the sake of Allah and everything which He did was for the Almighty. The extent of His selflessness can be seen from the example of His prea...