Posts

Showing posts with the label from Imran

TARIHIN TAFAWABALEWA KASHI NA DAYA.

Image
An haifi Abubakar Tafawa Balewa a watan Disambar shekarar 1912 a jihar Bauchi a wancan zamanin, a yankin Arewacin Najeriya. Mahaifin Balewa, Yakubu Dan Zala, dan asalin Gere ne, kuma mahaifiyarsa Fatima Inna yar Gere ce kuma asalin Fulani ce. Mahaifinsa yana aiki a gidan hakimin Lere, gundumar cikin masarautar Bauchi. Karatu Balewa ya fara karatunsa ne a makarantar Alkur’ani da ke Bauchi; lokacin da masu mulkin mallaka na kudu suka fara yunƙurin ilimantar da mutanen yankin Arewa, Balewa yana cikin yaran da aka tura makarantar Elementary ta Tafawa Balewa, bayan kammala karatun Alqur’ani. Daga nan ya wuce Makarantar Lardin Bauchi.  Kamar sauran mutanen zamaninsa, ya yi karatu a Kwalejin Barewa wadda a lokacin ake kira Katsina College, inda ya kasance dalibi mai lamba 145. Ahmadu Rabah, wanda daga baya aka fi sani da Ahmadu Bello, dalibi ne mai lamba 87, kuma yana da shekara biyu a sama, yayin da Abubakar Imam ke gabansa shekara guda. Kwalejin dai na da tazarar kilomita da...

NASIHA

Image
NASIHA KYAUTA-: 1. WASA idan yayi yawa yana kawo                    SHAGALA. 2. SURUTU  idan yayi yawa yana kawo                    KARYA 3. WAYEWA idan tayi yawa tana kawo                    KAUYANCHI 4. JAYAYYA idan tayi yawa tana kawo                   GABA. 5. SON DUKIYA Idan yayi yawa yana kawo.                   CHIN HARAM 6. WAYO idan yayi yawa yana kawo.                   ZALUNCHI. 7. KARFI idan yayi yawa yana kawo                   MUGUNTA. 8. ROKO idan yayi yawa yana kawo                   WULAKANCHI. 9. TUNANI idan yayi yawa yana kawo                 ...

AMFANIN KANWA A RAYUWAR DAN ADAM

Image
Amfanin kanwa a rayuwar ɗan Adam Wani nau'i na kanwa da aka samu a garin Vielsalm na ƙasar Belgium Sa'o'i 4 da suka wuce Kanwa suna ne da ake kiran rukunin ma'adanin ƙasa ko sinadarai da ke ƙunshe da sinadarin potassium, wanda ke gina jikin tsirrai. Ana iya cewa babban amfanin kanwa a fannin masa'antu shi ne haɗa takin zamani. A fannin lafiyar ɗan Adam kuma, sinadarin potassium na da muhimmanci wajen haɓaka gaɓɓai da kuma naman jikin mutum, har ma da wani ɓangare na ayyukan zuciya. Sai dai wasu masana lafiyar abinci sun ce rashin amfani ya fi amfaninta yawa game da yadda mutane ke sha da kuma amfani da ita a abinci. Ana haƙo kanwa ne a wuri mai dausayi. Ƙasashen da suka fi samar da kanwa a duniya Yadda ake haƙo kanwa a ƙasar Canada a shekarun 1970 Shafin intanet na gwamnatin ƙasar Canada ya bayyana cewa ƙasar ce ta fi kowacce haƙowa da fitar da kanwa a duniya. Canada na fitar da kashi 31 na kanwar da ake cinikayayya a duniya duk shekara ya zuwa 2020. Ƙas...

Why Is the City of Jerusalem Important in Islam?.

Image
Why Is the City of Jerusalem Important in Islam? In Arabic, Jerusalum is called "Al-Quds"—the Noble, Sacred Place. Jerusalem is perhaps the only city in the world that is considered historically and spiritually significant to Jews, Christians, and Muslims alike. The is known in Arabic as Al-Quds or Baitul-Maqdis ("The Noble, Sacred Place"), and the importance of the city to Muslims comes as a surprise to some Christians and Jews. Center of Monotheism It should be remembered that Judaism, Christianity, and Islam all spring from a common source. All are religions of — the belief that there is one God, and one God only. All three religions share a reverence for many of the same prophets responsible for first teaching the Oneness of God in the area around Jerusalem, including Abraham, Moses, David, Solomon, and — peace be upon them all. The reverence these religions share for Jerusalem is evidence of this shared background. First Qiblah for Muslims For Musli...

Top 10 Nigeria Heroes.

Image
A line in the Nigerian national anthem says “the labour of our heroes past shall never be in vain.” This can only be achieved if these Nigerian heroes do not go into extinction in the hearts of Nigerians who sing/sang the anthem every morning at the assembly ground, government functions or similar occasions of national importance. Nigeria has had a couple of patriotic citizens who made significant impacts in the development of the country, and it will only be fair if they are honored even in their absence. Below is a list of ten Nigerians whose name cannot be erased from the sand of Nigerian history. Nigerian Heroes You Shouldn’t Forget 1. Sir Ahmadu Bello June 1910 – January 1966 Sir Ahmadu Bello, KBE was born in Rabbah Sokoto and is one of the most prominent early leaders in Nigeria. He was the Sardauna of Sokoto and a leader of the Northern People’s Congress where he dominated Nigerian politics throughout the First Nigerian Republic. Sir Ahmadu Bello fought actively in the independe...

Kalaman soyayya 💕💕

Image
Yarda da amincewarki gareni, sune zasu tabbatar da soyayyarki tagaskiya a gareni! Farin ciki baya dorewa a rayuwa sai tare da bakin ciki, dan haka kowane hali nike bazan ta6a mantawa dake ba masoyiyata! Nakan raba dare ina mai roqon Allah don neman biyan buqata, ko kinsan kece abu na farko da nike roqo samu! Yanayin sanyi kan sa mutum ya takura, tare da lullu6a da qaton mayafi amma ni duk sanyin da ake idan na tunaki sai naji tamkar yanayin zafi! Kamar yadda kowacce bishiya kanyi rassa a sama, kuma tayi saiwa a qasa, haka sonki ya mamaye dukkan jikina, idan na kalleki sai nayi farin ciki, idan naji tattausan muryarki, sai nishadi da walwala tare da annashuwa gami da farin ciki su mamaye zuciyata! Abun da na ke ji a dangane da ke gaskiya ne kema na san kin san da haka cewa ina son ki, a duk lokacin da kika bar ni ba zan iya motsawa ko da nan da can ba, wannan shi ne abun da zai faru da ni a duk lokacin da na rasa ki. SO tamkar wata sarkar zinari ce da ta d’aure zuciyoyin mu ...

Mr Putin yayi gaskiya

Image

THE BEST MAN OF THE WORLD

Image
Prophet Muhammad the greatest man(ﷺ) was born in Saudi Arabia in the city of  Makkah   about 1400 years ago.Since then the world has not seen the likes of Him in every regard and the study of human history shows that there have been none better than Him before Him as well. The key factor that brings reverence and respect to Prophet in both Islamic and non-Islamic circles is His character. He was the best in character and He also said about in one of His hadiths in the following way: ❝God has sent me to perfect good manners and to do good deeds.❞ [Bukhari] The lines below discuss some major character traits of the Prophet that every Muslim should spread as much as possible. Quran 🔺  1• All For The Sake Of Allah: Prophet Muhammad (Peace be upon him) as selfless as a person could be in life. He lived everyday of His life for the sake of Allah and everything which He did was for the Almighty. The extent of His selflessness can be seen from the example of His prea...

AMFANIN KANKANA PART³

Image
Kariyar cutar daji : Bisa ga binciken, masu tsattsauran ra’ayi na iya taimakawa wajen bunkasa wasu nau’in ciwon daji. Za su iya haifar da lalacewar kwayar halitta ta DNA saboda damuwa na oxidative da suke haifarwa. Abubuwan antioxidants na kankana, kamar bitamin C, na iya taimakawa wajen rigakafin cutar kansa ta hanyar yaƙar radicals. Wasu bincike kuma sun haɗa shan lycopene zuwa raguwar haɗarin ciwon daji na prostate.

AMFANIN KANKANA PART¹

Image
  Rigakafin cutar asm a: A cewar wasu ƙwararru, ƴan raɗaɗi na kyauta suna taka rawa wajen haɓakar asma. Wasu antioxidants a cikin huhu, kamar bitamin C, na iya rage damar haɓakar asma. Ko da yake bincike bai tabbatar da cewa shan kwayoyin bitamin C zai taimaka wajen hana asma ba, cin abinci mai yawan bitamin C na iya ba da kariya.

TARIHIN HAUSAWA DA AL'ADUNSU.

Image
Hausawa  al'umma ce dake zaune a arewa maso yammacin tarayyar Nijeriya da kudu maso yammacin jamhuriyyar Nijar. Al'umma ce mai ɗimbin yawa, sun bazu a cikin ƙasashen  Afirka  da ƙasashen  Larabawa  kuma a al'adance masu matukar hazaƙane, aƙalla akwai sama da mutane miliyan hamsin wadanda harshen Hausa shi ne asalin yarensu. A tarihi ƙabilar Hausawa na tattare a salasalar birane watau alqarya. Hausawa dai sun sami kafa daularsu ne tun daga shekarun 1300's, sa'adda suka sami nasarori da dauloli kamar su daular  Mali , Songhai,  Borno  da kuma  Fulani , a karni na 19 Hausawa suna amfani da  Doki  ne domin yin sifiri da balaguro. [1]  Mutane kimanin sama da miliyan 50 ne ke magana da yaren hausa a Najeriya, Nijar, Arewacin Gana da kuma wasu al’umma daga yankin Kaolack a senigal har zuwa khartum dake ƙasar sudan, Asalin inda zuciyar hausawa take shine garin Kano, Katsina da Sokoto. [2]  Asalin hausawa maguzawa ne, a...

sarkakiyar soyayya part 5

Image
……. Yacemin waye babanka? Wani makami babanka ya taba rikewa a 9ja sanata ko dan majalisa gidajen sa nawa?? Hmmm nan take naji kirjina yana dukakan uku uku nace dashi babana shine muhammad mahmus kuma shi bama dan siyasa bane dan kasuwa ne. Yakara watsamin wata tambaya kai menene aikinka a’ina kayi makaranta?? Kuma kanada million 100 a account nace ni ina aiki a PAKI MOTORS nayi karatu na a 9ja kuma sannan ma ko gamawa banyi ba ,bayan kamar daqiqa 10 na had’iyi yawu sannan na lumshe ido adede lokacin da muka had’a ido da ameena, adede lokacin aga hawaye na xuba daga dara=daran idanunta ixuwa lallausan kumatunta me kyawun gani ,kawai setai qarpin hali ta d’agamin kai alamun naci gaba da masa bayani,seta kama hanya ta fita.sannan nai masa magana cikin tattausar murya nace ni gaskiya ko dubu dari 3 bandashi balle million 100 sai baban nata yace dani gaskiya bazan baka auren yata ba. Kuma ina me maka warning da cewa karka kara zuwajenta zance inkuma nakara ganinka zakaga abinda...

sarkakiyar soyayya part 4

Image
…… Nan take ameera tace to kaban labarin naka naji. Nace to. Nan take nafara bata labarin kaman haka. Harabar hotel din cike yake da jama’a makil. Kowa ka kagani acikin hotel din cike yake da farinciki gamida annashuwa. Bakomai akeyi ba a harabar hotel dinba illa partyn bikin babban abokin mu BANGIS MC. N hussaini na guys komai akeyi mune agaba saboda muna manyan abokan ango. Gaskiya partyn ya hadu domin cewa a ranar na bawa idona hakinsa. Sbd naga rawan manyan yan mata da manyan yara. Ana cikin tsakiyar party sai naji dj yana cewa ana neman HUSSAINI NA GUYS DA AMEENA a filin rawa. Cikin sauri na juya domin naga wacece ameena. A gaskiya kallo 1 nayi mata naji gabana yana faduwa. Harnayi niyan bazan jeba amma muna hada ido da ango bangis mc yayimin wani kallo. Kawai saina fito filin rawa domin cewa inde ban fito ba bazaiji dadi ba. Ina fitowa fili dj yace ayanzu N.guys da Ameena zasuyi mana rawa domin su taya ango da amarya murna. Dj yana gama maganar sa akasa mana wakar [ma...

sarkakiyar soyayya part 2

Image
…….. bakomai nagani ba illa wasu manyan karnika wanda nasan cewa koya nayi motsi zasu iyi cinye ne domin cewa guda 1 daga cikinsu yakai girman zaki. Nan take jikina yafara tsuma.. Ahankali nabi na fada cikin motata kafinnan na buga mata waya nace na shigo cikin gidanku amma naga karnika kizo mutafi tare ciki tace to. Ba’afi binti 3 dayin wayan ba na hangota tayi wani shegen shiga tun kafin takaraso inda nake tuni nazama kankara. Tazo sai magana takemin amma banjima saboda nayi nisa acikin wata sabuwar duniya saida ta dafa kafada ta kafin nayi dogon numfashi nadawo cikin hayyacina. Tace dani lafiya Hussain tunanin me kakeyi. Nace da’ita babu komai. Ahaka muka karasa da ita cikin gidansu zuwa falon saukan baki shigana cikin falon keda wuya nafara kauyanci saboda ma alokacin dana taka kafet din falon saida nayi kara na dauka zan nutse kasa ne. Ashe laushin kafet dinne. Tace dani lafiya kayi kara nace nadan fame targadena ne. Tace sannu. Nace yauwa. mundade muna hira da’ita kaf...

Sarkakiyar soyayya part 1

Image
sararin samaniya dauke yake da gajimare hakan ne yasanya garin yayi sanyi me dadi gami da iska me busowa a hankali. Garin cike yake da jama’a ko ina duk inda ka Waiga ba abinda zaka gani illah kawunan mutuna da muryoyinsu ba komai bane ya haddasa haka illah ana gobe sallah burin kowa yaje kasuwa yayi siyayyan sallah . tashi wata daga garejin gyaran mota kenan bayan na wanke jikina nasa kayan gida harna nufi wajen mashin dina sainaji ana kirana hussaini hussaini cikin sauri na juyo domin cewa muryan ogana naji…. Gani oga abinda nace kenan lokacin dana karasa Wajensa. Yace dani hussaini ga key din motata kaje kashawo min mai kadawo nace to amma ba’ason raina ba saboda akwai wani wasa da akeyi yau inaso naje na gani. Cikin sauri naje inda ogan mu yake aje motan sa na tuka na fito dashi waje ina fitowa sainaji ana hussain ina juyawa sainaga yarinyar datake kawo mana abincine dama naci abinci ban biyata ba. Kawai na daga mata hannu alamun ina zuwa. A hankali nake tuka motan ba w...