Posts

IDAN KANA SON KA TSIRA A NIGERIA

Image
IDAN KANA SON KA TSIRA A NIGERIA 👇 (1) Ka sani ba'a yin kudi da albashin Gwamnati a Nigeria, sai dai idan ka samu dama a cikin Gwamnati kayi satar dukiyar al'ummah wanda a karshe zakayi nadama marar amfani a duniya da lahira  (2) Don haka tunda albashin Gwamnati ba zai wadataka ba wajen biyan bukatun kanka da na iyalanka, mafita a gareka shine ka hada da sana'a ta halal komin kashinta da kuma noma da kiwo, zasu rufa maka asiri Insha Allah (3) Ka dage kayi karatun zamani a fannin da zamani ke bukata, wato kimiyya da na'ura mai kwakwalwa da fannin kiwon lafiyar mutane da dabbobi, fannin noma da kiwo da makanikanci, ma'ana yanzu ana neman ilmin da zai sa ka koyi sana'a ne, kar ka tsaya bata lokaci wajen karanta political science (4) Ka sani cewa Masana kimiyyar zamani sunyi taro a Kasar Saudiyyah, Professor Isa Ali Pantami ya halarci taron, anyi amannar cewa nan da shekaru 15 kaso 75 cikin 100 na mutane ma'aikata a duk fadin duniya zasu...

Cracked and Knockout of Tooth

Image
Broken or knocked-out tooth: Knocking out a tooth is a medical emergency. If an adult tooth is knocked out, try putting it back in place and go to a dentist immediately. Don't try to re-insert a baby tooth – take your child to a dentist immediately. If you can't put an adult tooth back into position, place it in milk and contact your usual dental practice. You may be able to see a dentist straight away or you may be directed to an urgent care dental service. If you don’t have a regular dentist, phone the  NHS 24  '111' service for advice on where to get urgent care. If the tooth is just chipped, you should make an appointment to see a dentist to fill the tooth or smooth it down. This isn't an emergency and can wait until the dental surgery is open. A knocked-out tooth If you knock out a tooth, you should: find the tooth hold it by the crown (the white bit that sticks out of the gum) lick the tooth clean if it's dirty, or rinse it in water put it back i...

oral health is our concern.

Image
I want to use this small opportunity to draw the attention of my people in this gallery,surely the health of your mouth is the general health of your body so therefore to visit dental clinic for check up at least twice a year is very important and it helps to reduce the occurrence of oral manifestation so far to ensure you are change of your toothbrush every three months and use of toothpaste that contain fluoride and regular tooth flossing by the way for regular use of chewing stick every each meal and finally to have a methodology of doing toothbrush so this is the effective way for prevention of oral disease.Because oral disease it is very dangerous especially if it is not treated and it was further it will cause to loss of your gum bone and teeth and all supporting structure of your teeth if you are regular attending such thing your teeth and all oral will remaining strength and good smile.

avive

#Avive - Proof Of Networking Protocol If you missed #BTC and #ETH, do not miss #Avive 👉Click this link to register https://m.avive.world/register/?vcode=ip0kkk

EDI Mubarak takhabbalallahu minna waminkum.

Image
tweeter

THE SHAHADAH AND ITS IMPORTANT

Image
THE SHAHADAH AND ITS IMPORTANCE Definitely there could be no greater and more important a statement than ‘Laa ilaaha illa Allah’ (there is no deity worthy of worship but Allah).   – It is the statement of declaration of belief in the Tawheed of Allah which is the dividing line between Imaan and kufr – It was the call of all of the previous Messengers and Prophets. – Allah (T) Himself attested to the importance of this statement in the Quraan: He (T) said: “…and know that Laa ilaaha ill Allah (that there is no deity worthy of worship but Allah)…” [49:19, 20:8, 3:18, 59:22-3] As long as this statement is an obligation for an unbeliever to declare in order for him to become a Muslim, and also, since a person who pronounces it faithfully his property and life are safeguarded in this world, it becomes an obligation upon any Muslim who wants to understand the Deen of Islaam to realize its meaning, merits, principles, conditions and its place in life. – Remembering Allah (Dhikr Allah) is ...

AMFANIN ALBASA 13

Image
Hakika albasa na da tsohon tarihi duba da yadda al'umma ke amfani da ita a harkokin abincinsu da kuma magani. Masana sun yi ittifakin cewa albasa na da wasu muhimmman sanadarai da ke taimaka wa wajen gina jikin dan-adam, baya ga haka sanadaran da albasa ke kunshe da su na da tasiri kan wasu cututtukan jiki. Shekaru da yawa da su ka shude, al'ummomin Duniya daban-daban ke amfani da albasa don magance cututtukan da ke damun su, kamar ciwon sanyin kashi, mura, ciwon makogoro da gabobi da sauran su. Ganin yadda albasa ke da amfani ga lafiyar dan-adam mu ka dacewar yin bincike don zakulowa ma'abota wannan shafi, fa'idojin albasa, kuma mun yi wannan makala lakabi da "Amfanin albasa ga lafiyar Bil-adama. A sha karatu lafiya. 1. Maganin Tari, Mura Ko Ciwon Makogoro. Daga cikin amfanin albasa ga dan-adam akwai maganin sanyi, mura ko ciwon makogoro. Duk wanda ke fama da daya ko duk ciwon da muka zana a sama, musamman wanda ke fama da tari ko mura mai tsanani, ya ...

Nigeria In Nigeria, ethnic/regional animosities resulting in part from perceived dominance of one group over the other led to a bitter civil war in 1966. Nigeria’s three main ethnic groups, the Hausa/Fulani, the Yoruba and the Igbo, competed intensely for prominent positions in the post-colonial era. The Hausa/Fulani who lived in the north, were mainly Muslim and because of their large population, dominated Nigerian politics. The Yoruba in the southwest also had a significant Muslim population and were prominent in the economy. The Igbo in the southeast were mostly Christian and because of their superior Western education, occupied strategic positions all over Nigeria. This created resentment among especially the northerners and in January 1966, anti-Igbo sentiments erupted in the north when a group of mostly young Igbo military officers killed the Prime Minister, Alhaji Tafawa Balewa, and established a military regime with an Igbo, General Aguiyi Ironsi, as Head of State. Bitterness mounted and many Igbo living in the northern towns were massacred. In July, a group of northern officers murdered Ironsi and installed Lieutenant-Colonel Yakubu Gowon (a northerner but Christian) as Head of State. Thereafter, the military governor of the Eastern Region, Lieutenant-Colonel Chukwuemeka Odumegwu Ojukwu (an Igbo), took steps to withdraw his region from the Nigerian Federation. Secession was formally declared in May 1967, when Ojukwu proclaimed the independence of the new state of Biafra. Biafra contained almost all the oilfields which provided a substantial amount of Nigeria’s wealth. Nigeria’s military leaders were resolute to preserve the unity of the country and this led to a very bloody civil war from 1967-70. Ojukwu led the Biafran forces, while Gowon was in charge of the Federal army. After nearly four years of bitter fighting which resulted in many casualties on both sides, the Federal troops prevailed. Ojukwu fled to Côte d’Ivoire but later returned to Nigeria. General Gowon did not punish those who had sided with the rebel republic of Biafra. Strenuous efforts were then made to preserve Nigerian unity and it has been a shaky unity since.

Image

ALAMOMIN SHEDANIN SAURAYI..'Yan mata da dama suna shiga cikintarkon shedanun samari suyaudaresu suyi ta zina da su datunanin zasu auresu saboda sashinsanin wasu taku na ma yaudaranmaza..Ga wasu daga cikin alamun da zaki yisauri da saukin fahimtar saurayin konamijin da yanzu haka kike soyayyadashi ba aurenki yakeson yi ba zinakawai yake son yi dake.1: Zaki ga cewa bai yabon halayenkiko dabi'unki masu kyau kullummaganan halittun jikinki yafimagana maimakon wasu halayenki.2: Bazai miki maganan aure ba kumaidan kin masa bai daukan zancen damahimmanci.3: Yana gudun 'yan uwanki danashisu ganki. Don haka da wuyayagabatar dake a wajen wasu nakusa dake kuma zai rikakaucemiki idan kika bukaci yagawasu naki nan ma zai rika zullewa.4: Mafiyawan lokaci yafison kiziyarceshi maimakon shi ya rikazuwa wajenda kike.5: Yana son gayyatarki wurarenshakatawa da holewa maimakonwajen da zaki samu karuwa naaddini ko na wani ilimin zamani.6: Wasu alamun shine idan kikayiwani kuskure baya iya fitowa a fili yanuna miki saboda babu son gaskiyaa zuciyarsa kada ranki ya baci.7: A duk lokacin da kuka kadaitaburinsa shine ya tabaki ko ya jawokia jikinsa.8: Sakonninsa na waya zantukanbatsa da yabon halittarki sunfi yawamaimakon wasu maganganu da zaimiki masu mahimmanci.9: Duk hiran da zaku yi da wuya yarika zuwa miki da zantunka da zaiamfani rayuwanki. Ko hira yadda zaitaimaki rayuwanki.10: Bai damuwa da kokarin saninki,tarihin ki dana zuri'arku. Ko saninabubuwan da kike burin yi ko zamaba...Wadannan sune wasu daga cikinalamun da zaki iya fahimtar saurayinnamiji mai sha'awan zina dake baaure ba.

ALAMOMIN SHEDANIN SAURAYI. . 'Yan mata da dama suna shiga cikin tarkon shedanun samari su yaudaresu suyi ta zina da su da tunanin zasu auresu saboda sashin sanin wasu taku na ma yaudaran maza. . Ga wasu daga cikin alamun da zaki yi sauri da saukin fahimtar saurayin ko namijin da yanzu haka kike soyayya dashi ba aurenki yakeson yi ba zina kawai yake son yi dake. 1: Zaki ga cewa bai yabon halayenki ko dabi'unki masu kyau kullum maganan halittun jikinki yafi magana maimakon wasu halayenki. 2: Bazai miki maganan aure ba kuma idan kin masa bai daukan zancen da mahimmanci. 3: Yana gudun 'yan uwanki danashi su ganki. Don haka da wuya yagabatar dake a wajen wasu na kusa dake kuma zai rika kaucemiki idan kika bukaci yaga wasu naki nan ma zai rika zullewa. 4: Mafiyawan lokaci yafison ki ziyarceshi maimakon shi ya rika zuwa wajenda kike. 5: Yana son gayyatarki wuraren shakatawa da holewa maimakon wajen da zaki samu karuwa na addini ko na wani ilimin zamani. 6: Wasu alamun shine idan k...

Comrade's Are Known To Be Community Developer's Not Beggar's. There Is Huge Difference Between Comrade's And Political Dog's. Comr Haidar Hasheem Kano

 

TAKAITACCEN BAYANI KAN MACE!

Image
Mace Halitta ce mai tsaurin rai, Amma hawayenta a kusa yake, tana da saurin kamuwa da so. Sai dai bata iya kiyayyaba🥰 Azahiri tana nuna karfi da juriya, Amma can cikin zuci mai rauni ce, in kana hira da ita  kan abinda ke qona mata rai, idaniyarta nada saurin kuka.😢 A soyayya mace tafi kowa ikhlasi(In har ta soka da gaskia)  zuciyarta bata iya daukan wani bayan kai,  kaji tsoron macen da ke nuna tana son ka da gaskia Amma bata dai na kula sauran samarinta ba, Zuciyar mace na son kalmomi masu dadi, Amma sun tsani karya. 🥰 Suna iya bada soyyaya Ko sunsan baxasu samu kwatankwacinta  ba😊 Mace tana da karancin bayyana soyayya  da kalmomi, Amma basa iya boyeta a Aikace  Girman kan mace  na tasiri har  akaran kanta, wani lokutan  kin Amsa kiraka ko kin Nemanka duk acikin wannan jiji da kai yake (ba rashin soyayya bane)😊 Mace bata so ka mata Alkhairi sannan katuna mata Dan tana ganin hakan (Gorine).💔 A karshe komai kayiwa mace xata ...

TSAMMANIN DAKE ZUCIYOYIN MUTANE GAME DA JIMA'I A ZAMANIN YAU.

Image
TSAMMANIN DAKE ZUCIYOYIN MUTANE GAME DA JIMA'I A ZAMANIN YAU  ●••••○•••••●•••••○•••••●•••••○•••••●•••• Rubutawa Dr. Ibrahim Y. Yusuf Bayani ne mai nauyin gaske da kuma ke kunshe da dunqulallun bayanai masu mahimmanci. kamar yadda na alkawarta abaya zanyi!  Toh saide da farko zan fara da cewa; gaskiya idan kasan ko kinsan bakya iya tsayawa ku karanta dogon post a natse komi mahimmancinsa toh ina rokonka dakai gaba kurum, domin post din me tsayi ne kwarai, ahakan ma na takaita shine bakuma nason rabashi saboda hakan zai iya sa wani parts din ya zamo missing... saika karancesa zaka fahimcesa da kyau....  Amma nayi BOLD HEADLINES da paragraph aciki da zaka iya fahimtar inda ka tsaya koda baka karancesa lokaci daya ba. 🌻🌻🌻 Hakika rayuwa da kuma zamani sun canza takai ga wasu abubuwan da ada ake lullu6esu ayau sun fito fili har sunfara zamowa bakomi ba. Da yawa mutane basu dauki tattaunawa game da irin wadannan ke6antattun al'amura na jima'i wani abu ba musamman ...

TARIHIN TAFAWABALEWA KASHI NA DAYA.

Image
An haifi Abubakar Tafawa Balewa a watan Disambar shekarar 1912 a jihar Bauchi a wancan zamanin, a yankin Arewacin Najeriya. Mahaifin Balewa, Yakubu Dan Zala, dan asalin Gere ne, kuma mahaifiyarsa Fatima Inna yar Gere ce kuma asalin Fulani ce. Mahaifinsa yana aiki a gidan hakimin Lere, gundumar cikin masarautar Bauchi. Karatu Balewa ya fara karatunsa ne a makarantar Alkur’ani da ke Bauchi; lokacin da masu mulkin mallaka na kudu suka fara yunÆ™urin ilimantar da mutanen yankin Arewa, Balewa yana cikin yaran da aka tura makarantar Elementary ta Tafawa Balewa, bayan kammala karatun Alqur’ani. Daga nan ya wuce Makarantar Lardin Bauchi.  Kamar sauran mutanen zamaninsa, ya yi karatu a Kwalejin Barewa wadda a lokacin ake kira Katsina College, inda ya kasance dalibi mai lamba 145. Ahmadu Rabah, wanda daga baya aka fi sani da Ahmadu Bello, dalibi ne mai lamba 87, kuma yana da shekara biyu a sama, yayin da Abubakar Imam ke gabansa shekara guda. Kwalejin dai na da tazarar kilomita da...

NASIHA

Image
NASIHA KYAUTA-: 1. WASA idan yayi yawa yana kawo                    SHAGALA. 2. SURUTU  idan yayi yawa yana kawo                    KARYA 3. WAYEWA idan tayi yawa tana kawo                    KAUYANCHI 4. JAYAYYA idan tayi yawa tana kawo                   GABA. 5. SON DUKIYA Idan yayi yawa yana kawo.                   CHIN HARAM 6. WAYO idan yayi yawa yana kawo.                   ZALUNCHI. 7. KARFI idan yayi yawa yana kawo                   MUGUNTA. 8. ROKO idan yayi yawa yana kawo                   WULAKANCHI. 9. TUNANI idan yayi yawa yana kawo                 ...

AMFANIN KANWA A RAYUWAR DAN ADAM

Image
Amfanin kanwa a rayuwar ɗan Adam Wani nau'i na kanwa da aka samu a garin Vielsalm na ƙasar Belgium Sa'o'i 4 da suka wuce Kanwa suna ne da ake kiran rukunin ma'adanin ƙasa ko sinadarai da ke ƙunshe da sinadarin potassium, wanda ke gina jikin tsirrai. Ana iya cewa babban amfanin kanwa a fannin masa'antu shi ne haɗa takin zamani. A fannin lafiyar ɗan Adam kuma, sinadarin potassium na da muhimmanci wajen haɓaka gaɓɓai da kuma naman jikin mutum, har ma da wani ɓangare na ayyukan zuciya. Sai dai wasu masana lafiyar abinci sun ce rashin amfani ya fi amfaninta yawa game da yadda mutane ke sha da kuma amfani da ita a abinci. Ana haƙo kanwa ne a wuri mai dausayi. Ƙasashen da suka fi samar da kanwa a duniya Yadda ake haƙo kanwa a ƙasar Canada a shekarun 1970 Shafin intanet na gwamnatin ƙasar Canada ya bayyana cewa ƙasar ce ta fi kowacce haƙowa da fitar da kanwa a duniya. Canada na fitar da kashi 31 na kanwar da ake cinikayayya a duniya duk shekara ya zuwa 2020. Ƙas...

100 lessons from Qur'an.

Image

Why Is the City of Jerusalem Important in Islam?.

Image
Why Is the City of Jerusalem Important in Islam? In Arabic, Jerusalum is called "Al-Quds"—the Noble, Sacred Place. Jerusalem is perhaps the only city in the world that is considered historically and spiritually significant to Jews, Christians, and Muslims alike. The is known in Arabic as Al-Quds or Baitul-Maqdis ("The Noble, Sacred Place"), and the importance of the city to Muslims comes as a surprise to some Christians and Jews. Center of Monotheism It should be remembered that Judaism, Christianity, and Islam all spring from a common source. All are religions of — the belief that there is one God, and one God only. All three religions share a reverence for many of the same prophets responsible for first teaching the Oneness of God in the area around Jerusalem, including Abraham, Moses, David, Solomon, and — peace be upon them all. The reverence these religions share for Jerusalem is evidence of this shared background. First Qiblah for Muslims For Musli...

KYAWAWAN NASIHOHI 42 GA DAN'UWANA MUSULMI.

Image
1. Idan za ka nemi aure , ka nemi mace mai addini, kada ka biye wa kyau, dukiya. Haƙiƙa kyawu da dukiya za su ƙare, amma idan ka auri mai addini za ka yi rayuwa mai daɗi da ita, kuma abar birgewa ga mai kallo. 2. Ina gargaɗin ka a kan auren kyakkyawar mace wace ta fito daga mummunan gida. 3. Duniya jin daɗi ce, mafi alherin jin daɗinta mace ta gari. Wannan ya sa idan Allah ya ba wa mutum mace ta gari ya yi bankwana da rigima, damuwa, ƙunci da yawan mantuwa , domin kuwa idan mutum ya auri mace ƴar bala'i za ta rikitar da shi ta riƙa sanya shi yin ƙabali da ba'adi a cikin sallarsa. Kuma koda yaushe zai kasance cikin tunani da jin tsoron abin da zai biyo baya a duk lokacin da ya shiga gidansa. 4. Kada ka kula yarinyar mutane inba aurar ta za ka yi ba. Ka ji tsoron Allah ka daina hure wa ƴaƴan mutane kunne kana aikata alfasha da su. Shin za ka so a yi wa ƴarka ko wata ƴar uwarka irin abin da kake yi wa ƴaƴan wasu na rashin ɗa'a, ko dai ƴaƴanka da ƴan uwanka sun fi n...

Top 10 Nigeria Heroes.

Image
A line in the Nigerian national anthem says “the labour of our heroes past shall never be in vain.” This can only be achieved if these Nigerian heroes do not go into extinction in the hearts of Nigerians who sing/sang the anthem every morning at the assembly ground, government functions or similar occasions of national importance. Nigeria has had a couple of patriotic citizens who made significant impacts in the development of the country, and it will only be fair if they are honored even in their absence. Below is a list of ten Nigerians whose name cannot be erased from the sand of Nigerian history. Nigerian Heroes You Shouldn’t Forget 1. Sir Ahmadu Bello June 1910 – January 1966 Sir Ahmadu Bello, KBE was born in Rabbah Sokoto and is one of the most prominent early leaders in Nigeria. He was the Sardauna of Sokoto and a leader of the Northern People’s Congress where he dominated Nigerian politics throughout the First Nigerian Republic. Sir Ahmadu Bello fought actively in the independe...