Posts

Showing posts from May, 2022

Kalaman soyayya 💕💕

Image
Yarda da amincewarki gareni, sune zasu tabbatar da soyayyarki tagaskiya a gareni! Farin ciki baya dorewa a rayuwa sai tare da bakin ciki, dan haka kowane hali nike bazan ta6a mantawa dake ba masoyiyata! Nakan raba dare ina mai roqon Allah don neman biyan buqata, ko kinsan kece abu na farko da nike roqo samu! Yanayin sanyi kan sa mutum ya takura, tare da lullu6a da qaton mayafi amma ni duk sanyin da ake idan na tunaki sai naji tamkar yanayin zafi! Kamar yadda kowacce bishiya kanyi rassa a sama, kuma tayi saiwa a qasa, haka sonki ya mamaye dukkan jikina, idan na kalleki sai nayi farin ciki, idan naji tattausan muryarki, sai nishadi da walwala tare da annashuwa gami da farin ciki su mamaye zuciyata! Abun da na ke ji a dangane da ke gaskiya ne kema na san kin san da haka cewa ina son ki, a duk lokacin da kika bar ni ba zan iya motsawa ko da nan da can ba, wannan shi ne abun da zai faru da ni a duk lokacin da na rasa ki. SO tamkar wata sarkar zinari ce da ta d’aure zuciyoyin mu ...

Mr Putin yayi gaskiya

Image

THE BEST MAN OF THE WORLD

Image
Prophet Muhammad the greatest man(ï·º) was born in Saudi Arabia in the city of  Makkah   about 1400 years ago.Since then the world has not seen the likes of Him in every regard and the study of human history shows that there have been none better than Him before Him as well. The key factor that brings reverence and respect to Prophet in both Islamic and non-Islamic circles is His character. He was the best in character and He also said about in one of His hadiths in the following way: ❝God has sent me to perfect good manners and to do good deeds.❞ [Bukhari] The lines below discuss some major character traits of the Prophet that every Muslim should spread as much as possible. Quran 🔺  1• All For The Sake Of Allah: Prophet Muhammad (Peace be upon him) as selfless as a person could be in life. He lived everyday of His life for the sake of Allah and everything which He did was for the Almighty. The extent of His selflessness can be seen from the example of His prea...

AMFANIN KANKANA PART³

Image
Kariyar cutar daji : Bisa ga binciken, masu tsattsauran ra’ayi na iya taimakawa wajen bunkasa wasu nau’in ciwon daji. Za su iya haifar da lalacewar kwayar halitta ta DNA saboda damuwa na oxidative da suke haifarwa. Abubuwan antioxidants na kankana, kamar bitamin C, na iya taimakawa wajen rigakafin cutar kansa ta hanyar yaÆ™ar radicals. Wasu bincike kuma sun haÉ—a shan lycopene zuwa raguwar haÉ—arin ciwon daji na prostate.

AMFANIN KANKANA PART¹

Image
  Rigakafin cutar asm a: A cewar wasu Æ™wararru, Æ´an raÉ—aÉ—i na kyauta suna taka rawa wajen haÉ“akar asma. Wasu antioxidants a cikin huhu, kamar bitamin C, na iya rage damar haÉ“akar asma. Ko da yake bincike bai tabbatar da cewa shan kwayoyin bitamin C zai taimaka wajen hana asma ba, cin abinci mai yawan bitamin C na iya ba da kariya.

TARIHIN HAUSAWA DA AL'ADUNSU.

Image
Hausawa  al'umma ce dake zaune a arewa maso yammacin tarayyar Nijeriya da kudu maso yammacin jamhuriyyar Nijar. Al'umma ce mai É—imbin yawa, sun bazu a cikin Æ™asashen  Afirka  da Æ™asashen  Larabawa  kuma a al'adance masu matukar hazaÆ™ane, aÆ™alla akwai sama da mutane miliyan hamsin wadanda harshen Hausa shi ne asalin yarensu. A tarihi Æ™abilar Hausawa na tattare a salasalar birane watau alqarya. Hausawa dai sun sami kafa daularsu ne tun daga shekarun 1300's, sa'adda suka sami nasarori da dauloli kamar su daular  Mali , Songhai,  Borno  da kuma  Fulani , a karni na 19 Hausawa suna amfani da  Doki  ne domin yin sifiri da balaguro. [1]  Mutane kimanin sama da miliyan 50 ne ke magana da yaren hausa a Najeriya, Nijar, Arewacin Gana da kuma wasu al’umma daga yankin Kaolack a senigal har zuwa khartum dake Æ™asar sudan, Asalin inda zuciyar hausawa take shine garin Kano, Katsina da Sokoto. [2]  Asalin hausawa maguzawa ne, a...

sarkakiyar soyayya part 5

Image
……. Yacemin waye babanka? Wani makami babanka ya taba rikewa a 9ja sanata ko dan majalisa gidajen sa nawa?? Hmmm nan take naji kirjina yana dukakan uku uku nace dashi babana shine muhammad mahmus kuma shi bama dan siyasa bane dan kasuwa ne. Yakara watsamin wata tambaya kai menene aikinka a’ina kayi makaranta?? Kuma kanada million 100 a account nace ni ina aiki a PAKI MOTORS nayi karatu na a 9ja kuma sannan ma ko gamawa banyi ba ,bayan kamar daqiqa 10 na had’iyi yawu sannan na lumshe ido adede lokacin da muka had’a ido da ameena, adede lokacin aga hawaye na xuba daga dara=daran idanunta ixuwa lallausan kumatunta me kyawun gani ,kawai setai qarpin hali ta d’agamin kai alamun naci gaba da masa bayani,seta kama hanya ta fita.sannan nai masa magana cikin tattausar murya nace ni gaskiya ko dubu dari 3 bandashi balle million 100 sai baban nata yace dani gaskiya bazan baka auren yata ba. Kuma ina me maka warning da cewa karka kara zuwajenta zance inkuma nakara ganinka zakaga abinda...

sarkakiyar soyayya part 4

Image
…… Nan take ameera tace to kaban labarin naka naji. Nace to. Nan take nafara bata labarin kaman haka. Harabar hotel din cike yake da jama’a makil. Kowa ka kagani acikin hotel din cike yake da farinciki gamida annashuwa. Bakomai akeyi ba a harabar hotel dinba illa partyn bikin babban abokin mu BANGIS MC. N hussaini na guys komai akeyi mune agaba saboda muna manyan abokan ango. Gaskiya partyn ya hadu domin cewa a ranar na bawa idona hakinsa. Sbd naga rawan manyan yan mata da manyan yara. Ana cikin tsakiyar party sai naji dj yana cewa ana neman HUSSAINI NA GUYS DA AMEENA a filin rawa. Cikin sauri na juya domin naga wacece ameena. A gaskiya kallo 1 nayi mata naji gabana yana faduwa. Harnayi niyan bazan jeba amma muna hada ido da ango bangis mc yayimin wani kallo. Kawai saina fito filin rawa domin cewa inde ban fito ba bazaiji dadi ba. Ina fitowa fili dj yace ayanzu N.guys da Ameena zasuyi mana rawa domin su taya ango da amarya murna. Dj yana gama maganar sa akasa mana wakar [ma...

sarkakiyar soyayya part 3

Image
…… INA ASHE GUDUN BANZA NAYI HAR GIDA ZATA BIYONI TAMIN. Cikin sauri na juya da gudu nabar cikin garejin ko kayana ban chanja ba. Ina fita ko mashin dina ban dauka ba gudun karna tsaya dauka tazo tasa meni. Ina fita bakin titin dayake garejin namu a bakin hanya yake. Cikin sauri na tari me adaidaita sahu nace yakaini wani unguwa dake kusa da unguwarmu. Ana saukeni a unguwar na rasa inda zanje kawai sainayi shawaran inkoma gida na bugawa wani dan garejin mu waya nace yatawo min da mashin dina gida yace to. Haryake gayamin cewa ameera tasha kuka acikin garejin waina yaudareta. Sauri nayi na kashe wayan na fada cikin wani botiq nasayi kaya domin cewa yanda akemin kallon babban yaro a unguwar mu bazan iya shiga da kayan gareji ba. Bayan nasiyi kaya na chanja saina bugawa abokin harkata usman na gayamai cewa yaufa rana ta kwa6e. Kazo da motarka ka daukeni kasan bazan iya hawa adaidaita sahu inzo gidaba dan kasan ana biki akan layinmu akwai yan mata dayawa yace to. Minti 20 yayi ...

sarkakiyar soyayya part 2

Image
…….. bakomai nagani ba illa wasu manyan karnika wanda nasan cewa koya nayi motsi zasu iyi cinye ne domin cewa guda 1 daga cikinsu yakai girman zaki. Nan take jikina yafara tsuma.. Ahankali nabi na fada cikin motata kafinnan na buga mata waya nace na shigo cikin gidanku amma naga karnika kizo mutafi tare ciki tace to. Ba’afi binti 3 dayin wayan ba na hangota tayi wani shegen shiga tun kafin takaraso inda nake tuni nazama kankara. Tazo sai magana takemin amma banjima saboda nayi nisa acikin wata sabuwar duniya saida ta dafa kafada ta kafin nayi dogon numfashi nadawo cikin hayyacina. Tace dani lafiya Hussain tunanin me kakeyi. Nace da’ita babu komai. Ahaka muka karasa da ita cikin gidansu zuwa falon saukan baki shigana cikin falon keda wuya nafara kauyanci saboda ma alokacin dana taka kafet din falon saida nayi kara na dauka zan nutse kasa ne. Ashe laushin kafet dinne. Tace dani lafiya kayi kara nace nadan fame targadena ne. Tace sannu. Nace yauwa. mundade muna hira da’ita kaf...

Sarkakiyar soyayya part 1

Image
sararin samaniya dauke yake da gajimare hakan ne yasanya garin yayi sanyi me dadi gami da iska me busowa a hankali. Garin cike yake da jama’a ko ina duk inda ka Waiga ba abinda zaka gani illah kawunan mutuna da muryoyinsu ba komai bane ya haddasa haka illah ana gobe sallah burin kowa yaje kasuwa yayi siyayyan sallah . tashi wata daga garejin gyaran mota kenan bayan na wanke jikina nasa kayan gida harna nufi wajen mashin dina sainaji ana kirana hussaini hussaini cikin sauri na juyo domin cewa muryan ogana naji…. Gani oga abinda nace kenan lokacin dana karasa Wajensa. Yace dani hussaini ga key din motata kaje kashawo min mai kadawo nace to amma ba’ason raina ba saboda akwai wani wasa da akeyi yau inaso naje na gani. Cikin sauri naje inda ogan mu yake aje motan sa na tuka na fito dashi waje ina fitowa sainaji ana hussain ina juyawa sainaga yarinyar datake kawo mana abincine dama naci abinci ban biyata ba. Kawai na daga mata hannu alamun ina zuwa. A hankali nake tuka motan ba w...

Barka da zuwa wannan gida mai albarka.

Image